
Tauraron mwakin Hausa, Naziru Ahmad Sarkin Waka ya bayyana cewa Amurka ta kawo duk harin da zata kawo Najeriya musulmin Najeriya da Allah ya dogara.
Naziru na martanine ga barazanar shugaban kasar Amurka, Donald Trump ta kawo hari Najeriya kan ‘yan ta’adda.
Yace dama dadin me ya ragewa Talakan Najeriya dan haka shi dai baya jin tsoro.
Kalli Bidiyonsa anan: