Friday, December 5
Shadow

Da Duminsa: Gwamnati tasa a yi abincike kan takaddamar data faru tsakanin Ministan Abuja, Nyesom Wike da soja A. Yerina

Rahotanni sun bayyana cewa, Ministan Tsaro, Muhammad Badaru yasa a gudanar da bincike kan takaddamar data faru tsakanin Ministan Abuja, Nyesom Wike da sojan Ruwa, A. Yerima.

Saidai Ministan yace zasu tabbatar duk sojan dake bakim aikinshi yayi aikinshi da kyau an bashi goyon baya da kariya.

Ya jinjinawa soja Yerima bisa kwarewar aiki da ya nuna a yayin takaddamarsa da Nyesom Wike.

Karanta Wannan  Kalli Hoto:An kamata saboda turawa karamar yarinya me shekaru 12 icce cikin al'aura saboda zargin sata

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *