
Rahotanni sun bayyana cewa, Matar Tsohon shugaban kasa, Marigayi Muhammadu Buhari watau A’isha Buhari ta kammala Iddah.
Hadimin tsohon shugaban kasar, Malam Bashir Ahmad ne ya bayyana hakan a shafinsa na sada zumunta.

Rahotanni sun bayyana cewa, Matar Tsohon shugaban kasa, Marigayi Muhammadu Buhari watau A’isha Buhari ta kammala Iddah.
Hadimin tsohon shugaban kasar, Malam Bashir Ahmad ne ya bayyana hakan a shafinsa na sada zumunta.