Friday, December 5
Shadow

Muna aiki tare da Gwamnatin Najeriya dan kawo karshen Shekye Kiristoci da ake a kasar>>Inji Sakataren Ma’aikatar Yàqì ta kasar Amurka

Sakataren ma’aikatar yaki ta kasar Amirka, Pete Hegseth ya bayyana cewa ya gana da me baiwa shugaban kasa shawara akan harkar tsaro na Najeriya, Malam Nuhu Ribadu.

Yace zasu yi aiki tare dan kawo karshen Khisan Kyiyashi da akewa Kiristoci a Najeriya.

Ya bayyana hakane a shafinsa na X.

Saidai da yawa musamman Inyamurai basu ji dadin wannan labari ma inda su a sonsu basu so Gwamnatin Amurka ta saurari Gwamnatin Najeriya ba.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Dangote ya samar da shan man fetur na tafi da gidanka a Legas ta yanda duk inda mai ya kare maka zaka iya kiran waya a kawo makashi inda kake

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *