Saturday, September 12
Shadow

A jihar Ogun ma ana zargin Tshàgyèràn dhaji sun je sun dauki Mùtànè

Rahotanni daga jihar Ogun sun bayyana cewa ana zargin fulani da kai hari wani gurin da ‘yan kasar China ke aiki inda suka yi garkuwa da ‘yan kasar Chinan su 2.

Daya daga cikin wadanda ke aiki da dan Chinan ne ya bayyana hakan i da yace Fulani ne suka je suka dauke shugabansu.

Lamarin a karade kafafen sada zumunta inda Rahotanni suka ce ya farune ranar Juma’a da yamma.

Karanta Wannan  Shin wai me yasa 'yan kudu suke ta fitowa suna nuna Tinubu suke son ya zama shugaban kasa a 2027 wasu ma har cewa suke basu son dan Arewa amma babu wani babba a Arewa dake mayar da martani?

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *