Wednesday, April 8
Shadow

Kalli Bidiyon: Rashida Mai Sa’a ta jawo cece-kuce bayan data kawo wani Kwado wanda tace na matan aure ne da mazansu ke bin mata a waje, tace kwadon yana hana Zarmalulun Namiji tashi

Tsohuwar Tauraruwar fina-finan Hausa, Rashida Maisa’a ta kawo wani kwado da tace na matan aurene da mazansu ke bin mata a waje.

Tace idan mace ta kulle kwadon Zarmalulun mijinta ba zai kara tashi ba har sai an bude kwadon.

Tace kuma ta bayar an gwada yayi aiki.

Saidai wasu na sukarta da cewa, wannan abu Shirkane sannan sabon Allah ne.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Hukumar Hisbah ta Kano ta kai ziyara gidan yarin Goron Dutse dan binciken zargin Luwadi da aka ce ana yi da yara

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *