Wednesday, April 8
Shadow

Burin kowane Tshàgyèràn Dhàjì dake kasashen Afrika shine ya zo Najeriya saboda a tunaninsu Najeriya akwai kudi>>Inji Janar Christopher Musa

Janar Christopher Musa ya bayyana cewa, Burin kowane dan Bindiga a kasashen Afrika shine ya zo Najeriya saboda tunaninsu a Najeriya akwai kudi.

Ya bayyana hakane a lokacin tantancesa a majalisar Dattijai.

Ya kara da cewa zai hada kai da sauran ma’aikatun tarayya da kuma jami’an tsaro da kasashe makwabtan Najeriya da dauransu dan samar da tsaro.

Karanta Wannan  A yayin da Tsohon Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ke cewa zai kayar da Tinubu a 2027, dansa Bello El-Rufai yace Tinubu ne zabinsa a 2027

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *