Saturday, December 6
Shadow

Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un: Ji labarin yanda ake zargin wani malami da yiwa yàrà 9 Lìywàdhì a Abuja

Wasu iyaye na zargin wani malami da yiwa ‘ya’yansu 9 Luwadi a Abuja.

Lamarin kamar yanda gidan Rediyo da TV na Brekete Family suka ruwaito ya farune a Abuja inda iyayen har sun kai korafi wajan ‘yansanda kuma har an kama wanda ake zargi.

Saidai sun ce daga baya sun samu Rahoton cewa an sakeshi.

Mutumin an ce har jan Sallah yana yi a unguwarsu sannan kuma yaran sun ce idan yayi Luwadi dasu yakan musu barazanar Mutuwa idan suka gayawa wani.

@sahabi_jaafar_yellow

#Innalillahi Wa’inna Ilaihi raji’un. Akalla Yara 9 ne Wani Malam Nura ya yi luwadi da su kamar yadda iyayan Yaran suke zargi, a nan birnin tarayya Abuja

♬ original sound – Sahabi Jaafar Yellow 🔵
Karanta Wannan  DA ƊUMI-ƊUMI: An canja rigar ɗakin Ka'abah wato Kiswa kafin a fara shirye-shiryen fara aikin Hajji na wannan shekarar

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *