Saturday, December 13
Shadow

Da Duminsa: Majalisar Dattijai ta amincewa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya tura sojoji zuwa kasar Benin Republic

Majalisar Dattijai ta amincewa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya aika da sojoji zuwa kasar Benin Republic.

Majalisar ta amince da tura sojojin dan samar da zaman lafiya a kasar da sauran kasashen Africa.

Hakan ya zo ne bayan da shugaba Tinubu ya aikewa da majalisar bukatar hakan.

Karanta Wannan  Wallahi Sharri aka kala min ban zaghi Shugaban Amurka, Donald Trump ba, Inji Sanata Godswill Akpabio bayan da wani Rahoto ya bayyana dake cewa ya gayawa Trump maganganu marasa dadi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *