Tuesday, February 3
Shadow

Da Duminsa: Majalisar Dattijai ta amincewa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya tura sojoji zuwa kasar Benin Republic

Majalisar Dattijai ta amincewa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya aika da sojoji zuwa kasar Benin Republic.

Majalisar ta amince da tura sojojin dan samar da zaman lafiya a kasar da sauran kasashen Africa.

Hakan ya zo ne bayan da shugaba Tinubu ya aikewa da majalisar bukatar hakan.

Karanta Wannan  A yayin da Tsohon Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ke cewa zai kayar da Tinubu a 2027, dansa Bello El-Rufai yace Tinubu ne zabinsa a 2027

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *