Thursday, January 22
Shadow

Ba gayyar sodi tasa na aika sojoji kasar Benin Republic ba, rokona suka yi>>Fadar Shugaba Tinubu

Fadar Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ta bayyana cewa, ba haka kawai gayyar sodi tasa shugaban kasar ya aika da sojoji kasar Benin Republic ba.

Yace kasar ta Benin Republic ce ta bukaci hakan.

Ya bayyana hakane ta bakin me magana da yawunsa, Bayo Onanuga.

Hakan na zuwane jim kadan bayan da shugaban ya aikawa majalisar Dattijai bukatar aikawa da sojoji kasar Benin Republic inda kuma suka amince.

Karanta Wannan  Matashiya Joy Amarachi Ihezie, Mai Tuka Keke Napep A Jihar Delta, Tana Da Digirinta Kuma Ta Fara Tukin Kurkura A Shekaru Uku Da Suka Gabata

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *