Sunday, December 14
Shadow

Kalli Bidiyon: Kano da Legas ne zasu fi samun kaso me tsoka na Biliyan 100 dan tallafawa harkar Ilimi>>Inji Dangote

Attajirin Najeriya, Aliko Dangote ya bayyana cewa, Kano da Legas ne zasu fi amfana da Naira Biliyan 100 da ya ware na tallafawa harkar Ilimi.

Yace dalili shine wadannan jihohi sun fi sauran Jihohin Najeriya yawan Al’umma.

Yace zasu raba kudadenne zuwa kowacw karamar hukuma kuma zasu tabbatar kowace Karamar hukuma ta samu kudin daidai wadaida.

Karanta Wannan  Sai mun dauko hanyar nasara sai a rika cewa wai muna jefawa farar hula bamabamai suna kkashesu, ana yin hakane dan a kashe mana kwarin gwiwa da nuna cewa bamu san abinda muke ba>>Inji CDS, Christopher Musa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *