Wednesday, April 29
Shadow

Dangote ya gana da Shugaba Tinubu

Attajirin Najeriya Alhaji Aliko Dangote ya gana da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a fadarsa sake Abuja.

Ganawar tasu ta kasancene ranar Talata da yamma inda kuma suka yi ta a sirri.

Hakan na zuwane kwanaki kadan bayan da Dangote yace matatun man fetur na Najeriya dake Warri, Fatakwal da Kaduna da wuya su gyaru duk da kashe dala Biliyan 18 da gwamnatin Tinubu ta yi wajan gyaransu.

Karanta Wannan  Bamu yadda ba, A mayar dasu gida, wane irin aiki ne zasu yi wanda matasanmu ba zasu iya yi ba? NLC ta jihar Legas ta yi gargadi kan matasa 89 daga Arewa da aka kai Su yi aiki a matatar man Dangote dake Legas

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *