Tuesday, December 16
Shadow

EFCC sun hanani Beli, Abubakar Malami ya koka

Tsohon Ministan shari’a, Abubakar Malami ya koka da cewa EFCC sun hanashi Beli.

Hakan na zuwane bayan da EFCC ta kamashi tana bincikensa kan zargin almundahanar makudan kudade.

Daga cikin kudaden da ake zargin Malami da cinyewa hadda kudaden Abacha da aka kwato.

Karanta Wannan  Sanata Ali Ndume yayi Allah wadai da kama Hamdiya Sidi saboda kokawa da ta yi da kisan da 'yan Bìndìgà suke yi a jihar Sokoto

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *