Thursday, September 10
Shadow

Buhari ya rika rokon Shugaba Tinubu kada ya binciki ministocinsa, saboda suna amfanar dashi>>Inji A’isha Buhari

Matar tsohon shugaban kasa, Marigayi, Muhammadu Buhari Hajiya A’isha Buhari ta bayyana cewa, Shugaba Buhari ya rika rokon Shugaba Tinubu kada ya binciki ministocinsa.

Ta bayyana cewa, dalili shine saboda yana karuwa da su.

Ta bayyana hakane a cikin littafin da aka rubuta na bayar da tarihin rayuwar tsohon shugaban.

Rahoton yace wannan na daga cikin dalilan da suka sa Buhari ya kasa rika canja ministocinsa duk da korafin da akai ta yi akansu.

Karanta Wannan  Hukumar EFCC Ta Miƙa Rukunin Gidajen Alfarma 750 Da Ta Kwace A Hannun Tsohon Gwamnan Babban Bankin Najeriya, Emefele Ga Ma'aikatar Gidaje Da Raya Birane Domin Sayar Da Su Ga Ƴan Najeriya, Yau Talata

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *