Friday, December 19
Shadow

Hana ‘yan Najeriya shiga Amurka: Sai da Muka Gargadi Masu zuwa wajan Amurka su bata sunan Najeriya da cewa, idan Amurka ta tashi daukar mataki haddasu abin zai shafa>>Inji Bulama Bukarti

Shahararren Lauya kuma dan fafutuka Bulama Bukarti ya bayyana cewa, sai da suka gargadi ‘yan Najeriya masu zuwa kasar Amurka su bata sunan Najeriya cewa idan fa Amurkar zata dauki mataki haddasu zai shafa.

Hakan na zuwane bayan da Amurka ta kakabawa ‘yan Najeriyar doka me tsauri kan shiga kasarta.

Wasu Kiristoci dai sun je kasar Amurka inda suka kai mata koken cewa Musulmai na musu Qìsàn Gilla, abinda yasa Amurkar ta sha alwashin daukar mataki akan Najeriya.

Karanta Wannan  Matsalar tsaro ta janyowa Najeriya asarar Naira Tiriliyan 7.17 sannan kaso 40 na dabbobin da ake dasu sun salwanta saboda matsalar

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *