Friday, December 19
Shadow

Kalli Bidiyon: Yanda aka ga Abubakar Malami ya yiwa Tinubu yakin neman zabe a 2022

Tsohon Ministan shari’a, Abubakar malami da yanzu haka ke tsare a hannun hukumar EFCC an ga Bidiyon sa da yakewa Shugaba Tinubu yakin neman zabe a shekarar 2022.

Da yawa dai cikin mabiyansa na ganin kamen da aka mai yanzu ba’a masa halacci ba.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Kasa da sati daya da saukar Ganduje daga shugaban APC, Gwamnan Kano, Abba Gida-Gida zai koma APC

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *