Tuesday, December 23
Shadow

Da Duminsa: Bayan da kasar Amurka ta saka kasar Nijar cikin kasashen data Haramtawa shuga kasarta, Hukumomin Nijar din sun ce suma sun haramtawa ‘yan Amurkar shiga kasarsu

Rahotanni daga kasar Nijar na cewa, kasar ta Haramtawa ‘yan kasar Amirka shiga kasarta da basu Visa.

Hakan na zuwane biyo bayan saka kasar Nijar cikin kasashen da Amirka ta haramtawa shiga kasarta.

Amirka ta saa hadda Najeriya da sauran wasu kasashe data kira Matalauta cikin kasashen data haramtawa shiga kasarta.

Karanta Wannan  Dan Ministan Harkokin kasashen waje, Yusuf Tuggar yayi magana kan Rahoton dake cewa Mataimakin gwamnan jihar Bauchi ya zabgawa babansa mari

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *