Tuesday, February 24
Shadow

Da Duminsa: Bayan da kasar Amurka ta saka kasar Nijar cikin kasashen data Haramtawa shuga kasarta, Hukumomin Nijar din sun ce suma sun haramtawa ‘yan Amurkar shiga kasarsu

Rahotanni daga kasar Nijar na cewa, kasar ta Haramtawa ‘yan kasar Amirka shiga kasarta da basu Visa.

Hakan na zuwane biyo bayan saka kasar Nijar cikin kasashen da Amirka ta haramtawa shiga kasarta.

Amirka ta saa hadda Najeriya da sauran wasu kasashe data kira Matalauta cikin kasashen data haramtawa shiga kasarta.

Karanta Wannan  Yayin da su Maryam Labarina ke cewa ba zasu yiwa miji Wanke-Wanke da girki ba, Sai ga matar shugaban kasa, Oluremi Tinubu a dakin girki

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *