Friday, December 26
Shadow

Gwammatin Najeriya ta amince mana kamin Khàrìn da muka kai Sokoto>>Inji Kasar Amurka

Kasar Amurka ta bayyana cewa, Gwamnatin tarayya ta amince mata kamin harin da ta kai jihar Sokoto.

Shugaban Amurka Donald Trump ya tabbatar da kai harin inda yace sun kai harinne me hatsarin gaske kan masu yiwa Kiristoci Khìsàn Kyìyàshì

Yace yayi gargadi a baya ba’a jishi ba amma yanzu jiki Magayi

Ya bayyana cewa, kuma idan Kyìsàn Kiristocin ya ci gaba, zasu sake kawo harin.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: An kawo mana 'yan Ìskàn yara da basu da kishi, Next season duk sai mun koresu>>Ali Jita ya magantu kan halin da Real Madrid ke ciki

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *