Friday, December 26
Shadow

Me ya kai Amurka Sokoto? Musulunci ne kawai suke son durkusarwa>>Inji Sheikh Dr. Ahmad Gumi

Malamin Addinin Islama, Sheikh Dr. Ahmad Gumi ya yi Allah wadai da harin da kasar Amurka tace ta kai jihar Sokoto.

Malamin yace wannan harin A Borno ‘yan tà’àddà suke me ya kai Amurka Sokoto? Yace wannan suna son su yaki musulunci ne kawai.

Ya ce idan taimakoj tsaro Najeriya take nema kamata yayi ta nema a wajan kasashen Tirkiyya, Pakistan ko China.

Yayi kiran Gwamnatin Najeriya ta yanke huldar tsaro da kasar Amurka.

Karanta Wannan  Ji yanda Dansandan Najeriya ya bide wuta a ofishin 'yansandan ya ķķàshè mutum daya ya kuma jikkata wasu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *