Friday, September 4
Shadow

Ka Mana Shiru, A gurin mu kuka koyi adinin Musulunci>>Wannan Balaraben ya gayawa dan Najeriya da yace bai kamata kasar UAE a taya Kiristoci murnar Kirsimeti ba

Wani dan Najeriya ya ce bai kamata kasar UAE ta taya Kiristoci murnar Kirsimeti ba.

Saidai wani Balarabe daga kasar ya mayar masa da martanin cewa, Ya rufe baki dan a wurinsu aka koyi addinin.

Karanta Wannan  Hukumar 'yansandan Najeriya tace indai mutum ya kai shekaru sama da 7 za'a iya kaishi kotu, kuma wadannan yara karamin cikinsu shine me shekaru 13

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *