Wednesday, May 13
Shadow

Da Duminsa: Ministan Abuja Nyesom Wike ya farawa shugaba Tinubu yakin nema zabe

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya fara yiwa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya kin Neman zabe a jihar Rivers.

Saidai da yawa na cewa yayi wuri ace an fara yakin neman zabe tun yanzu.

Karanta Wannan  Matashiya wadda ta kammala Jami'a me shekaru 28 ta samu aikin Tuka tankar dakon Man fetur ta Dangote

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *