Friday, July 17
Shadow

Da Duminsa: Ministan Abuja Nyesom Wike ya farawa shugaba Tinubu yakin nema zabe

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya fara yiwa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya kin Neman zabe a jihar Rivers.

Saidai da yawa na cewa yayi wuri ace an fara yakin neman zabe tun yanzu.

Karanta Wannan  Bawai son Tinubu ne yasa 'yan siyasa ke tururuwar shiga APC ba, Kudin da suka sata na al'umma ne suke neman a yafe musu>>Solomon Dalung

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *