Thursday, September 3
Shadow

Shugaban kasar Mozambique ya yiwa ‘yan kwallon kasarsa Alkawarin Naira Miliyan 11.3 kowanensu idan suka yi nasara akan Najeriya

Shugaban kasar Mozambique ya yiwa ‘yan Kwallonsa Alkawarin cewa idan suka yi nasara a wasan Da zasu Buga da Najeriya zai baiwa kowannensu Kyautar Naira Miliyan 11.3 kowannensu.

A ranar Litinin ne Najeriya zata buga wasa da kasar Mozambique a ci gaba da kasar cin kofin Afrika na AFCON da ake bugawa a kasar Morocco.

Karanta Wannan  INNA LILLAHI WA'INNA ILAIHI RAJI'UN: Jabir Lawan Kenan Da Masù Kwàcen Waya Suķa Kàshè A Kano Bayan Sun Kaŕbè Masa Waýa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *