Saturday, May 9
Shadow

Shugaban kasar Mozambique ya yiwa ‘yan kwallon kasarsa Alkawarin Naira Miliyan 11.3 kowanensu idan suka yi nasara akan Najeriya

Shugaban kasar Mozambique ya yiwa ‘yan Kwallonsa Alkawarin cewa idan suka yi nasara a wasan Da zasu Buga da Najeriya zai baiwa kowannensu Kyautar Naira Miliyan 11.3 kowannensu.

A ranar Litinin ne Najeriya zata buga wasa da kasar Mozambique a ci gaba da kasar cin kofin Afrika na AFCON da ake bugawa a kasar Morocco.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Wata mata da suka zauna a motar haya tare da wannan mutumin tana mai tsiwa da zargi cewa ya taba mata mazaunay, shi kuma sai bata hakuri yake, yace kuskurene, ba zai kara ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *