Wednesday, January 7
Shadow

Kalli Bidiyon Da Duminsa: Daya daga cikin manyan malaman Arewa ya bayyana cewa kasar Amurka ta sakashi cikin wanda zata kawowa Khàrì

Malamin Addinin Islama, Sheikh Dr. Ahmad Gumi ya bayyana cewa kasar Amurka ta sakashi cikin malaman da zata jefawa Bòm.

Ya bayyana hakane a yayin karatun da yake a masallacinsa.

Malam ya kara da cewa an kirashi a waya aka sanar dashi daga Abuja.

Kasar Amurka ta kawo Khàrì jihar Sokoti inda tace tana fadane da masu Mhuzghunawa Kiristoci.

Karanta Wannan  Kalli Hoto: Yanda wani mutum ya Kàshè kansa a Abuja

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *