Wednesday, September 2
Shadow

Kaso 70 cikin 100 na ‘yan Najeriya, Musulmai da Kiristoci duk Cin hanci ya musu Katutu>>Inji Ali Jita

Tauraron mawakin Arewa, Ali jita ya bayyana cewa, kaso 70 cikin 100 na ‘yan Najeriya, Musulmai da Kiristoci duk cin hanci ya musu katutu.

Ya bayyana hakane a shafinsa na X.

Da yawa sun yadda dashi akan wannan maganar.

Karanta Wannan  Adam A. Zango ya saki Sautin Murya kan halin da yake ciki bayan hàdàrìn mota, Bidiyon ya bayyana inda aka ganshi kwance

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *