Sunday, March 15
Shadow

‘Ya’yana 10, mijina ya gudu ya barmu, ni ke ciyar dasu>>Inji Wannan matar

Wannan matar me ‘ya’ya 10 da mijinta ya gudu ya barta dasu ta dauki hankula bayan da ta nuna yanda take ciyar da ‘ya’yan nata.

An ga yanda ta dafa abinci take raba musu.

Da yawa sun tausaya mata.

https://twitter.com/i/status/2010709931859542128
Karanta Wannan  Na Sadaukar Da Albashina Na Watan Satumba Ga Uwargidan Shugaban Kasa, Sanata Remi Tinubu Domin Gina Katafaren Dakin Karatu, Cewar Khamis Musa Darazo

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *