Monday, March 16
Shadow

Rashida Mai Sa’a ta jawo cece-kuce bayan cewa duk me sukar dan makullin da take sayarwa matan aure dake hana mazansu neman mata a waje Màzìnàchìnè

Tauraruwar fina-finan Hausa, Rashida Mai Sa’a Ta dauki hankula sosai bayan da ta bayyana cewa masu sukar dan makullin da take sayarwa matan aure dake hana mazansu neman mata a waje mazinata ne.

Rashida ta samu Raddi daga masu fadakarwa a kafafen sada zumunta irin su Baffa Hotoro da Dr. Hussain Kano inda suka bayyana abinda take yi da cewa shirkane.

Karanta Wannan  Maganar Allah Kyan da sanata Natasha Akpoti ke dashi yayi yawa, shiyasa ba yadda za'a yi ta gitta namiji be kulata ba, dole ko da baka mata magana ba kadan kanne ido ko ka daga mata gira>>Sanata Adeseye Ogunlewe

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *