
Wannan wasu yaya da kanwane da suka fito kafar sada zukunta cikin yanayi na ban tausai suke neman mijin aure.
Sun bayyana cewa sun dade suna Addu’a da Azumi akan Allah ya basu mazajen aure amma basu samu ba.
Daya shekarunta 39 dayar kuma shekarunta 35.
Sun ce idan akwai me sonsu a shirye suke.