Thursday, April 2
Shadow

Dangote ya bayar da Tallafin Naira Biliyan 20 bayan da Matar Shugaban kasa ta bude gidauniyar neman Tallafi

Shugaban kamfanin Dangote, Aliko Dangote ya sanar da bayar da tallafin Naira Biliyan 20 a cikin gidauniyar da matar shugaban kasa, Remi Tinubu ta kaddamar

Dangote yace zai bayar da kudadenne a cikin shekaru 5 masu zuwa.

Ya bayyana hakane a wajan kaddamar da wannan gidauniya.

Gidauniyar an kafatane dan samar da abinci ga marasa karfi.

Hakanan kamfanin NNPCL ya bayyana cewa, shima zai bayar da tallafin Naira Biliyan 10 cikin shekaru 5 masu zuwa.

Karanta Wannan  Idan Kun saci kudin Talakawa ku daina kaiwa kasashen Turawa>>Dangote ya baiwa barayin Gwamnati a Najeriya shawara

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *