
Hon. Bello El-Rufai da a wajan tsohon Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya yi kira ga matasa kada su karya doka ko su tada rigima saboda wani dansiyasa.
Yace ba zaka ga ‘ya’yan masu kudi irinsa suna hakan ba.
Wannan magana tasa ta jawo cece-kuce inda wasu suka goyi bayansa wasu kuma suka sokeshi.