
Wasu ‘yan mata da aka rika bayyana cewa daga Arewa suka fito sun dauki hankula bayan wata rawa da suka yi data jawo cece-kuce a kafafen sada zumunta.
Da yawa dai sun ce rawar da suka yi bata kamata ba musamman ganin cewa sun saka kayan dake nuna kamala.
Wasu kuma sun rika bayyana cewa, Shiga me kamala ba ita ke nuna mutum na da tarbiyya ba.