Saturday, June 27
Shadow

Kalli Bidiyon: Kalaman da Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya yi akan Kwankwaso da wasu ke cewa basu dace ba

Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya bayyana cewa idan babba bai kama girmansa ba, Karami ba zai ji kunyar shi ba.

Gwamnan ya bayyana hakane akan takaddamar dake tsakaninsa da Tsohon Maigidansa, Kwankwaso wanda tun bayan da ya bar Jam’iyyar NNPP zuwa APC dangantaka ta yi tsami tsakaninsu.

Abba ya bayyana mamakin yanda Kwankwaso dake da shekaru 69 yake ce masa yaro saboda yana da shekaru 63.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Daya daga cikin masu Addu'a a Coci ta Sùmà ana tsaka da addu'ar, anata dai cewa wai holy spirit ne ya shigeta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *