Tuesday, May 19
Shadow

Kalli Bidiyon: Kalaman da Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya yi akan Kwankwaso da wasu ke cewa basu dace ba

Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya bayyana cewa idan babba bai kama girmansa ba, Karami ba zai ji kunyar shi ba.

Gwamnan ya bayyana hakane akan takaddamar dake tsakaninsa da Tsohon Maigidansa, Kwankwaso wanda tun bayan da ya bar Jam’iyyar NNPP zuwa APC dangantaka ta yi tsami tsakaninsu.

Abba ya bayyana mamakin yanda Kwankwaso dake da shekaru 69 yake ce masa yaro saboda yana da shekaru 63.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: 'Yan Daura idan kuka zabi Yusuf Buhari sai kun ci Uwarku, a lokacin Buhari ne aka kama min Kugu, wani ya kama min Nòwnòw a banki lokacin da aka canja kudi>>Inji Maryam Gombe

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *