
Wannan wasu mata ne daga Arewacin Najeriya da suka dauki hankula a kafafen sada zumunta bayan da aka gansu suna sumbatar juna suna rungumerungume a shafinsu na sada zumunta.
Da yawa dai na zarginsu da Madigo duk da yake cewa su basu bayyana cewa suna aikata hakan ba.
Daga cikin wadanda suka musu wannan zargi hadda Gfresh.