Sunday, July 5
Shadow

Kalli Bidiyon: Kaf matsalar Najeriya haihuwar ‘ya’ya barkatai da ake yi a Arewa ne ya jawo shi>>Inji Nafisa Abdullahi

Tauraruwar fina-finan Hausa, Nafisa Abdullahi ta bayyana cewa, Kaf matsalar Najeriya yawan haihuwa barkatai da ake yi ne ya jawoshi.

Nafisa ta bayyana hakane a Podcast din da take yi inda tace bai kamata mutane su rika haihuwar ‘ya’yan da ba zasu iya kula dasu ba.

Nafisa tace kuma magana ce kawai abinda zata iyayi shiyasa take yi.

@eeeshaofficial

Assalamualaikum and hello everyone Fatan kowa na lafiya ya hakuri da yanayi 🌚✨☕️☕️🫶🏿#fyp #trend #viral

♬ original sound – Cutie✨🖤
Karanta Wannan  A yaune za'a yi bikin kammala aikin Tsohon shugaban Sojojin Najeriya da shugaba Tinubu ya sauke watau CG Musa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *