
Rahotanni sun bayyana cewa saboda takaici da jin zafin maganar da wani malami yawa Momi Gombe kan Masallacin data gina, Har tawa sai da ta zubar.
Tauraruwar Tiktok, Rahama Saidu me babban shago ce ta bayyana hakan a wani Bidiyo data saki.
Rahama tace a daina binciken ina mutum ya samo kudi, idan dai Aikin Alheri yayi ya kamata a yaba masa.