Sunday, July 5
Shadow

Kalli Bidiyon: Kaf matsalar Najeriya haihuwar ‘ya’ya barkatai da ake yi a Arewa ne ya jawo shi>>Inji Nafisa Abdullahi

Tauraruwar fina-finan Hausa, Nafisa Abdullahi ta bayyana cewa, Kaf matsalar Najeriya yawan haihuwa barkatai da ake yi ne ya jawoshi.

Nafisa ta bayyana hakane a Podcast din da take yi inda tace bai kamata mutane su rika haihuwar ‘ya’yan da ba zasu iya kula dasu ba.

Nafisa tace kuma magana ce kawai abinda zata iyayi shiyasa take yi.

@eeeshaofficial

Assalamualaikum and hello everyone Fatan kowa na lafiya ya hakuri da yanayi 🌚✨☕️☕️🫶🏿#fyp #trend #viral

♬ original sound – Cutie✨🖤
Karanta Wannan  Hotuna: Daliba Wadda ta biyawa kanta kudin makaranta da aikin share-share ta kammala jami'a da sakamako me kyau

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *