
Hukumar ‘yansandan Najeriya NPF ta sanar da sakamakon jarabawar daukar aikin mutane 50,000 aikin dansanda.
Me magana da yawun hukumar, PSC, Torty Njoku Kalu ne ya bayyana hakan ga manema labarai.
Yace wadanda suka rubuta jarabawar su duba shafin npfapplication.psc.gov.ng ranar Alhamis da misalin karfe 12 na dare dan ganin ko sun yi nasara.