
A yayin da Usman Me Dubun Isa yake yabon Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) A gidan Abubakar Dan Gaske, Sheikh Salihu Zaria ya tashi ya cire rawanin kansa na dora masa.
Hakanan ya cire agogon hannunsa ya sanyawa Usman.
Wajan ya cika da shewa da kabbara a yayin da malam yake hakan.