Tuesday, July 28
Shadow

Kalli Bidiyon: Gwamnan jihar Oyo ya siyo jiragen sama na leken Asiri guda 2

Gwamnatin jihar Oyo ta siyo Jiragen sama marasa matuki 2.

Gwamnan jihar, Seyi Makinde ya karbi jiragen inda yace za’a yi amfani dasu ne wajan inganta tsaro a jihar.

Rahotanni sun bayyana cewa an siyo jiragenne akan Naira Biliyan 7.76.

Karanta Wannan  Tattalin arzikin Najeriya zai samu habaka fiye daga kasashen Amurka, Ingila, da Jamus>>Inji Fadar shugaban kasa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *