Sunday, August 2
Shadow

Kalli Bidiyon: Wata Tauraruwar fina-finan Hausa da mutane suka bata kudi ta kaisu Makka ta cinye kudin kuma tace duk abinda zasu yi su yi

Rahotanni sun bayyana cewa, Mutane sun baiwa Tauraruwar fina-finan Hausa kudi dan ta kaisu Ibada Makka.

Saidai da lokaci ya jaa suka ji shiru sun nemi ba’asi.

Amma wai tace musu su dauki duk matakin da zasu dauka.

Saidai ba’a bayyana sunanta ba.

@fahadkabirmaitata

ANA ZARGIN JARUMAR KANNYWOOD DA HANNU A KARBE KUDIN WASU MUTANE DA SUNAN ZA’A KAISU KASAR SAUDIYYA #fahadkabirmaitata #kannywood #bbc #abis_fulani

♬ original sound – fahadkabirmaitata
Karanta Wannan  Da Duminsa: Najeriya ka iya fadawa Duhu kwanannan saboda karancin gas da kamfanonin samar da wutar lantarki ke samu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *