Tuesday, September 8
Shadow

Kalli Bidiyon: Iyayen matar mutuminnan da yace Sheikh Gumi ya rike masa mata sun yi magana

Rahotanni daga kasar Morocco na cewa, iyayen matar nan ta kasar Morocco da mijinta ya zargi Sheikh Gumi da rike sun yi magana.

A wani Rahoto daga kafar Abu Malik TV, Yace iyayen matar sun tabbatar da cewa diyarsu ta koma gida kasar Morocco.

Hakanan Hukumomin shige da fice na kasar ta Morocco suma sun tabbatar da cewa, matar ta koma kasar.

@abumaliktv007

Ku kasance Tare Da ABU MALIK TV Insha Bada Jimawa Zaku Ji Cikakken Bayayni Daga Bakin Lawyer Na Yar Morocco

♬ original sound – ABU MALIK TV
Karanta Wannan  Kalli Bidiyon Abinda dan Kwallon Najeriya, Ola Aina yace akan Haduwar Super Eagles da Morocco

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *