Sunday, February 8
Shadow

Kalli Bidiyon Abinda dan Kwallon Najeriya, Ola Aina yace akan Haduwar Super Eagles da Morocco

Dan kwallon Najeriya, Ola Aina ya taya Super Eagles addu’ar Allah yasa su yi nasara akan kasar Morocco.

Ya bayyana hakane a wani Bidiyonsa da ya dauki hankula.

A ranar Alhamis ne dai Najeriya zata buga wasan da Kasar Morocco.

Karanta Wannan  Uwargidan Shugaban Kasa, Sanata Remi Tinubu Ta Ziyarci Uwargidan Marigayi Muhammadu Buhari A Gidanta Dake Kaduna, Yau Juma'a

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *