Wednesday, September 9
Shadow

Iyaye da ‘yan uwan matashi me shigar mata a Kano sun ladaftar dashi

Wannan wani matashi ne me shigar mata a Kano da iyaye da ‘yan uwansa suka Ladaftar dashi.

Sun bayyana cewa sun kaishi wajan yin sana’a daban-daban amma yaki tsayawa ya koya amma ya je yana bata musu suna.

Matashin dai yace ya tuba.

@isah_maliya

Iyaye sun hukunta Dan Su Bisa Samun Sa Da Sukai Da Shigar Mata A Wata Rana Da ake Cewa hauka Dai A kano A Unguwar Yakasai Yakamata Mahukunta Su Shiga Cikin Wanan Abun Domin Bata Tarbiyar Yarra Kawai Abun Yake Dayawa Yara Daga Wanan ranar Wasu Suke koyar muyagun Dabi u Na Banza Shaye Shaye Da Rashin Kunya Iyaye Kukula da Amanar Da Allah Yabaki Akan ya ya Wanan Rana Da Akka kit kira Da Sunan Hauka Dai Babu abunda Zata Amfanar mana a wana unguwa sai rusa Tarbiyar yara Masu Tasowa @Freedom Radio Nigeria #yakasai #hauka #haukaday @Abba kabir yusif @Isah Ispat #yakasaitiktokers #yakasai @Dr abdullah gadon kaya @Daurawa @Dr mansur isah yalwa @Abba bin mai dubun isa @Yaron mansur isah yalwa @Dr mansor isa yalwa @Adamu @Tarbiya @APN Hausa @AMN HAUSA @Radio Kano @RADIO TENGAH MALAM 📻🎙

♬ original sound – Isah Maliya
Karanta Wannan  Wata Sabuwa: Gwamnati ta saka haraji akan gawarwaki a Najeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *