
Wannan wata mata ce dake goyon bayan Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da jam’iyyar APC.
Ta bayyana cewa a yanzu an rusa mata wajan da take sana’ar sayar da abinci duk da gana ds takardun mallakar gurin kuma ta cika duk wani sharadi

Wannan wata mata ce dake goyon bayan Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da jam’iyyar APC.
Ta bayyana cewa a yanzu an rusa mata wajan da take sana’ar sayar da abinci duk da gana ds takardun mallakar gurin kuma ta cika duk wani sharadi