Tuesday, September 1
Shadow

Zanga-zangar karancin man fetur ta barke a Abuja

Ranar litinin, ‘yan Najeriya sun fara zanga-zangar nuna rashin jin dadi kan karancin man fetur a Abuja.

Kungiyar Coalition of Concerned Civil Society Organizations of Nigeria ce ta shirya zanga-zangar dan jawo hankalin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu kan ya magance matsalar karancin man fetur data kunno kai.

Shugaban kungiyar, Comrade Aminu Abbas y dora alhakin karancin man fetur din akan shugaban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL, Mele Kolo Kyari.

Karanta Wannan  Dan majalisar Amurka ya zargi Kwankwaso da hannu wajan Mhuzgunawa Kiristoci

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *