Tuesday, June 24
Shadow

Rahama Sadau ta taya mataimakin shugaban kasa, Murnar zagayowar ranar haihuwarsa

Tauraruwar Fina-finan Hausa, Rahama Sadau ta taya mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima murnar zagayowar ranar haihuwarsa.

A yau ne dai mataimakin shugaban kasar ya yi murnar zagayowar ranar haihuwarsa.

Karanta Wannan  Zamu daina baka makamai da yanke duk wata hulda da kai idan ka ci gaba da Kàshè Palasdiynawa>>Shugaba Trump ya gargadi Firaiministan Israyla, Benjamin Netanyahu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *