Tuesday, September 1
Shadow

Rahama Sadau ta taya mataimakin shugaban kasa, Murnar zagayowar ranar haihuwarsa

Tauraruwar Fina-finan Hausa, Rahama Sadau ta taya mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima murnar zagayowar ranar haihuwarsa.

A yau ne dai mataimakin shugaban kasar ya yi murnar zagayowar ranar haihuwarsa.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: 'Yan kasar Japan na shan yabo saboda kwashe dattin filin wasa da suka yi bayan da aka kammala wasan su da Netherlands

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *