Thursday, February 13
Shadow

Rahama Sadau ta taya mataimakin shugaban kasa, Murnar zagayowar ranar haihuwarsa

Tauraruwar Fina-finan Hausa, Rahama Sadau ta taya mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima murnar zagayowar ranar haihuwarsa.

A yau ne dai mataimakin shugaban kasar ya yi murnar zagayowar ranar haihuwarsa.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Wannan matashin ya raba gardama kan su wanene a gaba tsakanin yaran shago a Farm Center da Kwari

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *