Wednesday, April 8
Shadow

Mu yarbawa ba zamu kara yadda wani ya zagi Tinubu ba saboda a wajan mu dan lelene>>Inji Doyin Okupe

Tsohon me magana da yawun shugaban kasa, Doyin Okupe ya bayyana cewa su yarbawa ba zasu kara yadda a rika zagin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ba.

Yace Tinubu dan lelene a wajansu.

Ya bayyana hakane a hirar da gidan talabijin na Channels TV suka yi dashi.

Saidai yace idan abubuwa a yanzu basa tafiya yanda ya kamata a yi hakuri nan gaba komai zai daidaita.

Karanta Wannan  Ni Ma Na Goyi Bayan Sarki Sanusi II Kan Batun Takaita Haihuwa, Duba Da Yadda Wasu Magidantan Ba Sa Iya Kula Da Kiwon Da Allah Ya Ba Su Na Iyalansu, Inji Sheik Pantami

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *