Saturday, December 13
Shadow

Ba zan bar Jam’iyyar APC ba>>El-Rufai

Tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya bayyana cewa, ba zai bar Jam’iyyar APC ba.

El-Rufai ya bayyana hakane a wata ganawa da yayi da ‘yan Jarida ranar Talata a Abuja wajan taron karfafa Dimokradiyya a Najeriya.

Yace ba zai bar Jam’iyyar APC ba.

An tambayeshi to me yasa yake sukar Jam’iyyar APC din sai yace ai yana so su gyara ne kuma yana tsammanin zasu gyara din.

Daga nan ya wuce abinsa.

Karanta Wannan  Ji yanda Rashin Buhari ya dakatar da shari'ar tsohon Gwamnan Adamawa, Murtaka Nyako da ake zargi da handamar Naira Biliyan 29

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *