Tuesday, March 17
Shadow

Akwai yiyuwar shugaba Tinubu yayiwa majalisar zartarwa garambawul

Akwai yiyuwar Shugaban kasa,Bola Ahmad Tinubu zai canja wasu ministoci a majalisarsa ta zartaswa.

Hakan wani mataki ne na cire ministocin da basa tabuka wani abin azo a gani.

Shugaban dai ya jima yana fuskantar matsi akan ya canja ministocin da basa yin aikinsu yanda ya kamata.

A shekarar da ta gabata ne dai shugaban kasar ya kafa wani tsari na auna kokarin ministocin inda yayi gargadin duk wanda ba ya kokari za’a koreshi daga aiki.

Karanta Wannan  Gwamnatin tarayya ta turo munafuki cikin mu sannan hadi da matsin EFCC, zamu dan ja baya da maganar shirin kayar da Tinubu a zaben 2027>>Jam'iyyar ADC

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *